Posts

Showing posts from March, 2026

Zargin 419: Kotu Ta Ci Gaba da Shari’ar Sanata Abdu Kwari a Zariya

Image
An ci gaba da sauraren shari’a a yau, 30 ga Maris, 2026, a Babbar Kotun Shari’a ta Dogarawa da ke Zariya, Jihar Kaduna, ƙarƙashin jagorancin Justice Yakubu Badamasi, a shari’ar da ake yi kan zargin zamba da haɗa bakin makarkashiya da ta shafi Abdu Kwari, Hajiya Amina Dalhatu Akilu da Shehu Abdu Kwari. Shari’ar ta samo asali ne daga ƙorafin da wani ɗan kasuwa mazaunin Zariya, Ahmed Muhammad Gusau, ya shigar, inda ya zargi waɗanda ake ƙara da yaudararsa wajen musayar kadarori. A cewarsa, ya bayar da gidansa da ke lamba 17, titin Sale Annur, Kabama Layout, Sabon Gari, Zariya, wanda darajarsa ta kai naira miliyan 60, domin a musanya da wani fili da ke lamba 5, titin Abubakar Mustapha Road, Kabama Layout, wanda ake zargin mallakin Sanata Abdu Kwari ne, mai darajar naira miliyan 20. Ya ƙara da cewa an sanar da shi cewa Sanatan ba ya sayar da fili sai dai yana yin musayar kadarori ne kawai, wanda hakan ya sa ya amince da yarjejeniyar. Bayan kammala takardar mallaka (Deed of Assign...

Alleged 419 Case: Senator Abdu Kwari in Fresh Court Battle Over Property Deal

Image
Proceedings continued today, March 30, 2026, at the High Court of Justice, Dogarawa in Zaria, Kaduna State, presided over by Justice Yakubu Badamasi, in the ongoing criminal trial involving Abdu Kwari, Hajiya Amina Dalhatu Akilu, and Shehu Abdu Kwari over allegations of fraud and criminal conspiracy. The case arose from a petition filed by a Zaria-based businessman, Ahmed Muhammad Gusau, who accused the defendants of fraudulently inducing him into a property exchange deal. According to the complainant, he surrendered his residential property located at No. 17 Sale Annur Street, Kabama Layout, Sabon Gari, Zaria, valued at ₦60 million, in exchange for a plot of land at No. 5 Abubakar Mustapha Road, Kabama Layout, allegedly owned by Senator Abdu Kwari and valued at ₦20 million. He further alleged that he was informed the Senator does not sell land but only engages in property exchange arrangements. Based on this understanding, he accepted the offer and proceeded with the trans...

Between Reform and Reality: Yuguda’s Appointment Sparks Debate

Image
By Ibrahim Shehu, Abuja  At a time when the All Progressives Congress (APC) is striving to reinforce internal discipline, credibility, and public trust, the appointment of former Bauchi State governor, Isa Yuguda, as Secretary of the party’s Convention Committee has sparked intense debate among political observers. Under the leadership of President Bola Ahmed Tinubu, the APC has consistently projected itself as a party committed to reform, accountability, and progressive governance. However, this recent decision raises a fundamental question: can a party that seeks to inspire confidence afford to place individuals burdened by persistent allegations of corruption. Public records and multiple reports over the years have linked Isa Yuguda’s tenure as governor (2007–2015) to a range of serious allegations. Among them are claims of contract fraud involving unaccounted sums estimated at over ₦212.2 billion. There have also been allegations bordering on abuse of office, divers...

Bauchi APC: When Politics Turns to Accusations Without Proof

Image
By Usman Dahiru, Bauchi  The unfolding political drama within the All Progressives Congress (APC) in Bauchi State has taken a troubling turn, with former governor Isa Yuguda resorting to sweeping allegations against the Minister of Foreign Affairs, Yusuf Tuggar. However, beyond the noise, a more critical question emerges: are these claims rooted in verifiable facts, or are they part of a calculated political strategy to weaken a perceived rival? A careful examination of the accusations reveals a pattern that is all too familiar in Nigeria’s political landscape serious claims made without publicly available evidence. Allegations of bribery, internal sabotage, and deliberate destabilisation of the party are weighty issues that demand proof, not press statements. In the absence of such evidence, they risk being viewed as politically motivated narratives aimed at discrediting Tuggar’s rising profile within the APC. It is also important to note that Yusuf Tuggar is not a new...

Cleric Calls for Prayers for Nigeria, Middle East at Zaria Iftar Gathering

Image
Nuri-Tilawah International School, Zaria, under the leadership of Sheikh Dr. Nuraddeen Umar Tahir, has been hosting a Ramadan Iftar gathering as part of a programme supported under the initiative of the Custodian of the Two Holy Mosques, King Salman bin Abdulaziz Al-Saud. The Iftar programme, which began on the 20th day of Ramadan, is bringing together members of the community, scholars and guests for collective prayers and reflection during the holy month. The programme is implemented under the supervision of the Saudi Ministry of Islamic Affairs, Da’wah and Guidance, and is being held at Nurul Tilawah International School, Tukur-Tukur Layout, Zaria, Kaduna State. Speaking during the Iftar held on the 24th day of Ramadan, the Director of the school, Sheikh Dr. Nuraddeen Umar Tahir, explained that the gathering was organised to strengthen unity among Muslims and encourage spiritual devotion during Ramadan. He noted that Nuri-Tilawah International School is one of the instit...

ADC Ce Jam’iyya Mai Kyakkyawar Makoma a Najeriya – Bashir Umar

Image
Wani jigo a jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a ƙaramar hukumar Zaria ta Jihar Kaduna, Hon. Bashir Umar, ya yi kira ga mambobi da magoya bayan jam’iyyar da su ci gaba da bai wa jam’iyyar haɗin kai da goyon baya domin ƙarfafa ta a matakai daban-daban. Hon. Bashir ya bayyana hakan ne yayin zantawarsa da manema labarai a Zaria, inda ya jaddada muhimmancin haɗin kai tsakanin mambobin jam’iyyar domin tabbatar da cigaban ta da kuma samun nasara a harkokin siyasa a nan gaba. Ya kuma yi kira ga al’umma, musamman masu cancantar shiga siyasa, da su fito su yi rajista da jam’iyyar ADC, yana mai cewa faɗaɗa yawan mambobin jam’iyyar na daga cikin matakan da za su taimaka wajen gina jam’iyya mai ƙarfi da tasiri a ƙasar nan. Dangane da batun da ya shafi tsare tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, da hukumomin ICPC da EFCC ke yi, Hon. Bashir ya ce ya kamata a gudanar da lamarin cikin adalci da kuma bin doka da oda. A cewarsa, yana da muhimmanci hukumomin da ke da alh...